Friday, July 17
Shadow

‘Yar Najeriya data tafi kasar Belgium a mashin ta dawo a mashin din bayan kwashe kwanaki 72

‘Yar Najeriya kuma ma’aikaciyar Kwastam, Akpevwe Ogboru data tafi kasar Belgium a mashin ta dawo Najeriya bayan kwashe kwanaki 72.

Bayan dawowarta ta samu kyakkyawar tarba a hannun abokan aikinta.

Karanta Wannan  Na yi nadamar yiwa Tinubu yakin neman zabe, Jama'a ku yafe min kan jawo hankalinku da na yi kuka zabeshi>>Dan Balki Kwamanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *