Monday, March 9
Shadow

‘Yar Najeriya data tafi kasar Belgium a mashin ta dawo a mashin din bayan kwashe kwanaki 72

‘Yar Najeriya kuma ma’aikaciyar Kwastam, Akpevwe Ogboru data tafi kasar Belgium a mashin ta dawo Najeriya bayan kwashe kwanaki 72.

Bayan dawowarta ta samu kyakkyawar tarba a hannun abokan aikinta.

Karanta Wannan  Ya kamata a Fahimcemu, ba zamu iya yin magana akan dakatar da gwamnan jihar Rivers ba dan kada ace mun goyi bayan wani Bangare>>Inji Kungiyar Gwamnonin Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *