
Rahotanni sun bayyana cewa, shima Atiku Abubakar na shirin barin jam’iyyar ADC dan ya bi su Peter Obi da Kwankwaso zuwa jam’iyyar NDC.
Rahoton yace yanzu haka Atiku na shawara akan wannan batu.
Shahararren dan jarida na gidan talabijin din Arise TV, Rufai Oseni ne ya bayyana hakan a shafinsa na X.