Thursday, July 16
Shadow

Da Duminsa: Atiku Abubakar ma zai bar ADC ya bi su Peter Obi da Kwankwaso jam’iyyar NDC

Rahotanni sun bayyana cewa, shima Atiku Abubakar na shirin barin jam’iyyar ADC dan ya bi su Peter Obi da Kwankwaso zuwa jam’iyyar NDC.

Rahoton yace yanzu haka Atiku na shawara akan wannan batu.

Shahararren dan jarida na gidan talabijin din Arise TV, Rufai Oseni ne ya bayyana hakan a shafinsa na X.

Karanta Wannan  Da Duminsa:Ranar Zabe ko sakamakon zabe ba zan batawa kaina Lokaci in dubaba saboda nasan nine zan yi nasara, A lokacin kana da wasu tsirarin Gwamnoni tare da kai na yi nasara akanka ballantana yanzu da baka da Gwamna ko daya tare dakai>>Tinubu ya gayawa Atiku

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *