Friday, December 5
Shadow

Zamu fara kera wasu bangarori na jirgin sama>>Inji Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Najeriya zata fara kera sassan jirgin sama.

Shugaban ta bayyana hakane a wajan wani taro da aka gudanar kan jiragen sama na kasa da kasa a Najeriya.

Sakataren Gwamnati, George Akume ne da ya wakilci shugaban kasar a wajan taron ya bayyana haka.

Ya bayyana cewa kudin shigar Najeriya daga bangaren harkokin jiragen sama zasu kai Dala biliyan $2.56 nan da shekarar 2029.

Karanta Wannan  INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Mahaifiyar Daraktan Finafinan Hausa, Ishaq Sidi Ishaq Ta Rasu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *