Wednesday, March 18
Shadow

Zamu fara kera wasu bangarori na jirgin sama>>Inji Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Najeriya zata fara kera sassan jirgin sama.

Shugaban ta bayyana hakane a wajan wani taro da aka gudanar kan jiragen sama na kasa da kasa a Najeriya.

Sakataren Gwamnati, George Akume ne da ya wakilci shugaban kasar a wajan taron ya bayyana haka.

Ya bayyana cewa kudin shigar Najeriya daga bangaren harkokin jiragen sama zasu kai Dala biliyan $2.56 nan da shekarar 2029.

Karanta Wannan  Kamfanin Multichoice dake da tauraron dan adam na DSTV ya rage farashi daga dubu 20 zuwa dubu 10 bayan da ya tafka asarar kudade saboda mutane sun daina kallo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *