Wednesday, February 4
Shadow

Zuwa Yanzu Alu’mma Da Dama A Jihar Kano Sun Yi Nadamar Zaɓen Jam’iyyar NNPP, Cewar Ganduje

Zuwa Yanzu Alu’mma Da Dama A Jihar Kano Sun Yi Nadamar Zaɓen Jam’iyyar NNPP, Cewar Ganduje.

Shugaban jam’iyyar APC ta ƙasa Dr Abdullahi Umar Ganduje ya sha alwashin karbe mulkin jihar Kano da Zamfara a zaben 2027, bisa yadda gwamnonin suke tafiyar da mulkin su.

Me za ku ce ?

Daga Muhammad Kwairi Waziri

Karanta Wannan  Ya kamata EFCC ta kyale Bobrisky ta koma kan 'yan siyasa>>Inji Peter Obi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *