Saturday, May 31
Shadow

ƳANZU-YANZU: Za a fassara huɗubar Arfa da Hausa, Cewar Sheikh Sudais

Babban Limamin Masallatan Harami Sheikh Abdurrahman Sudais ya sanar cewa za a fassara hudubar Ranar Arafa kai-tsaye a cikin harshen Hausa da wasu harsuna 19 domin karuwar alhazai da sauran al’ummar Musulmi a fadin duniya.

Sheikh Sudais ya ce ana sa ran sama mutum miliyan 100 za su saurari hudubar wadda Sheikh Maher Al Mu’ayqaly zai gabatar a Masallacin Namirah ta kafofin watsa labarai daban-daban.

Karanta Wannan  Idan har yau, Kwanaki 3 bayan shugaban kasa yayi dokar sabon taken Najeriya baka iya rerashi ba, kai me laifine kana cin amanar kasa, kuma idan aka kamaka zaka dandana kudarka>>Hukumar 'Yansanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *