Tuesday, March 18
Shadow

Nuhu Ribadu na son zama shugaban kasa a 2031 bayan Tinubu ya gama shiyasa yake son bata min suna>>El-Rufai

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, Nuhu Ribadu na son zama shugaban kasa a shekarar 2031 bayan Tinubu ya gama Mulki.

Yace shiyasa ma Nuhu Ribadun ya hada kai da gwamnan Kaduna na yanzu, Malam Uba Sani dan bata masa suna.

El-Rufai ya bayyana hakanne a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV.

Inda ya kara da cewa amma kokarin na bata masa suna yana basu wahala.

Karanta Wannan  Ƴansanda sun kama wani matashi kan zargin kashe mahaifiyarsa a Bauchi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *