Friday, December 5
Shadow

Ni zan kayar da Tinubu a zaben shekarar 2027>>Inji Sowore bayan da ya shiga aka yi gudun fanfalaki dashi

Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar AAC a zaben shakerar 2019 da 2023, Omoyele Sowore kuma mawallafin jaridar Sahara Reporters ya shiga gudun yada kanin wani da aka yi a Abuja.

Ya bayyana cewa shine zai kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da sauran ‘yan takarar shugaban kasa a zaben 2027.

Yace ya kamata Gwammati ta baiwa bangaren wasannin motsa jiki muhimmanci inda yace suma zasu iya kawo kudaden shiga kamar yanda fetur ke kawowa kasarnan.

Karanta Wannan  Game da hatsarin da Jarumi Adam A. Zango ya yi, bayanai na nuna an samu wasu marasa Imani sun sace masa wayar sa da kuɗin sa har da ɗan cincin ɗin da mahaifiyar sa tayi masa guzuri da shi da sauran abubuwan amfani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *