Saturday, May 17
Shadow

Allah ko a Lahira karkaba mijina matan Hurul ayn kodaya sabida za’a iya samun matsala, wlh na tsani kishiya>>Inji Fatima

Wata Matashiya me suna Fatima ta jawo cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta inda take wa mijinta fatan ko a Lahira kada Allah ya baiwa mijinta Hurul ayn.

Ga abinda ta rubuta kamar haka:

“Allah ko a Lahira karkaba mijina matan Hurul ayn kodaya sabida za’a iya samun matsala, wlh na tsani kishiya”

Da yawa dai sun mayar mata da martanin wannan addu’a bata dace ba.

Karanta Wannan  Matashi Ba Taliya Ko Ƴan Kuɗi Yake Buƙata Daga Wajen Ƴan Siyasa Ba Face A Gina Rayuwarsa-Inji Sanata Ahmad Babba Kaita

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *