Friday, March 21
Shadow

Allah ko a Lahira karkaba mijina matan Hurul ayn kodaya sabida za’a iya samun matsala, wlh na tsani kishiya>>Inji Fatima

Wata Matashiya me suna Fatima ta jawo cece-kuce sosai a kafafen sada zumunta inda take wa mijinta fatan ko a Lahira kada Allah ya baiwa mijinta Hurul ayn.

Ga abinda ta rubuta kamar haka:

“Allah ko a Lahira karkaba mijina matan Hurul ayn kodaya sabida za’a iya samun matsala, wlh na tsani kishiya”

Da yawa dai sun mayar mata da martanin wannan addu’a bata dace ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo, Kwana daya da komawar El-Rufai Jam'iyyar SDP, an ga su sanata Akpabio da Barau na ganawa da shuwagabannin Jam'iyyar inda hakan yasa wasu ke ganin Gwamnatin Tinubu ta dasa munafukai a cikin Jam'iyyar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *