Thursday, February 5
Shadow

INNALILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Matashiyar Likitar Dabbobi, Dakta Sumayya Saeed Ta Rasu A Sokoto Sakamakon Haďaŕìn Mota

Allah Ya Yi Wa Haziƙar Matashiyar Likitar Dabbobi Kuma Ƴar Kasuwa, Dakta Sumayyah Saeed Abubakar Rasuwa Sakamakon Hatsarin Mota Da Ta Samu Tana Bisa Babur Mai Mota Ya Buge Su A Daren Jiya Asabar A Sokoto.

An Yi Jana’izarta Kamar Yadda Addinin Musulunci Ya Tanada A Gidan Amba, Kusa Da Gadar Bafarawa, Hanyar Zuwa Umaru Shinkafi Polytechnic, Sokoto Yau Lahadi.

Allah Ya Jikanta Da Rahama!

Daga Jamilu Dabawa

Karanta Wannan  Sunan Muhammad ya shiga cikin sunaye mafiya shahara a kasashen Turai da ake sakawa Jarirai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *