Saturday, December 13
Shadow

Bayanan da ke yawo a shafukan sada zumunta na bayyana cewa shahararren mai fafutukar ƙwatar ‘yancin bil-adama, wato Ahmad Isah (Ordinary President), yana buƙatar addu’a ta musamman domin yana cikin sarƙaƙiyar Rashin Lafiya

Bayanan da ke yawo a shafukan sada zumunta na bayyana cewa shahararren mai fafutukar ƙwatar ‘yancin bil-adama, wato Ahmad Isah (Ordinary President), yana buƙatar addu’a ta musamman domin yana cikin sarƙaƙiya.

Allah Ubangiji ya kawo masa ɗauki na gaggawa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Dan takarar gwamnan jihar Edo yana cewa zasu samarwa jihar matsalar tsaro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *