Friday, December 5
Shadow

An shawarci Atiku cewa kar ya hada kai da El Rufai, domin zai sake yin kuskuren da yayai abaya ne, lokacin daya kai El Rufai wurin Obasanjo amma ya juya masa baya

An shawarci Atiku cewa kar ya hada kai da El Rufai, domin zai sake yin kuskuren da yayai abaya ne, lokacin daya kai El Rufai wurin Obasanjo amma ya juya masa baya.

Atiku ne dai ya gabatar da El-Rufai a wajan Obasanjo wanda daga baya aka bashi mukamin Ministan Abuja amma daga baya adawar siyasa tasa ya rika adawa da Atikun.

Saidai yanzu sun sake hadewa.

Karanta Wannan  Kabir Gombe Kazami ne, Kuma kwanannan shi da Sheikh Bala Lau suka kwacewa marayu makaranta a Gombe, aikinsu kenan zalintar marayu, Sheikh Musa Salihu Alburham da Wani malamin Izalan Jos suka soki Shugabancin Izala na kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *