
Wasu rahotanni sun ce bayan da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya shiga dakin taron da aka mai tanadi dan yi masa maraba a jihar Katsina, An kulle dakin taron.
Saidai daga baya Me martaba sarkin Katsina ya isa wajen inda fadawa suka iske kofar a kulle.
Saidai sun fasa gilashij kofar inda suka shigar da Sarki wajan Taron.
Kalli Bidiyon:
Da yawa dai sun jinjinawa Fadawan.