Thursday, February 5
Shadow

Shugaba Tinubu yace ya matsawa yan Najeriya ne saboda komai ya daidaita, kuma talaka zai sha jar miya nan bada dadewa ba

Shugaba Tinubu yace ya matsawa yan Najeriya ne saboda komai ya daidaita, kuma talaka zai sha jar miya nan bada dadewa ba.

Shugaba Tinubu yace tsare-tsaren sa na cire tallafin man fetur da sauransu da suka sa mutane cikin halin dauwa, nan gaba a’a ga amfaninsu.

Shugaban yace tuni an fara ganin Amfanin wadannan tsare-tsaren saboda farashin kayan Masarufi sun fara sauka.

Tun bayan da shugaba Tinubu ya cire tallafin man fetur ne dai aka shiga tsadar rayuwa a Najeriya wadda har yanzu ba’a dawo daidai ba.

Karanta Wannan  Kalli Subhanallahi Ana ta yada Bidiyon kirkira na AI dake nuna wai shugaba Buhari yayi mummunan karshe, Saidai mutane nata Allah wadai da fadar cewa hukuncin bawa na ga mahaliccinsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *