Thursday, February 5
Shadow

Karanta Jadawalin mutane 9 da zasu yi takara da Sheikh Isa Ali Pantami wajan neman takarar Gwamnan jihar Gombe a shekarar 2027

Tuni dai magana ta yi karfi wajan bayyanar babban malamin Addinin Islama kuma dan siyasa, Sheikh Farfesa Isa Ali Pantami wajan neman takarar gwamnan jihar Gombe a shekarar 2027.

Sunayen sauran mutane 9 da zasu yi taka dashi sun bayyana kamar haka:

  1. Prof. Isa Ali Pantami
  2. Arc. Yunusa Yakubu
  3. Dr. Aminu Yuguda
  4. Muhammad Jibrin Barde
  5. Hon. Usman Bello Kumo
  6. Hon. Ali Isa JC
  7. Engr. Aliyu Mohammed (Kombat)
  8. Hon. Khamisu Ahmed Mailantarki
  9. Hon. Mohammed Gambo Magaji
  10. Barr. Sani Ahmed Haruna
Karanta Wannan  Idan da gaske kake game da daina Shigo da abubuwa daga kasashen waje a rika Amfani da wanda aka yi a Najeriya, ka ajiye motocin Alfarma da kake hawa ka koma Amfani da motocin Innoson da ake kerawa a jihar Anambra>>Atiku ya gayawa Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *