Friday, February 6
Shadow

Shugaban kasar Korea ta Arewa ya aikewa da matashin shugaban kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore da sojoji su bashi kariya bayan da aka yi yunkurin hambarar dashi

Rahotanni daga kasar Burkina Faso na cewa, shugaban kasar Korea ta Arewa, Kim Jong un ya aikewa da shugaban kasar, Ibrahim Traore da sojoji dan su bashi kariya.

Hakan na zuwane bayan da aka yi yunkurin kifar da gwamnatinsa inda wasu rahotanni suka ce an baiwa hadiman Shugaba Traore makudan kudade su hambarar dashi amma suka kiya.

Karanta Wannan  Muma bama son Kharin da America zata kawo, Maimakon haka ta taimaka mana a yi zaben jin ra'ayi dan a raba Najeriya a bamu kasar mu>>Inji Kungiyar Inyamurai ta Ohanaeze Indigbo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *