
An ga wasu mata na rabawa masu zabe Naira dubu daya da Gishiri a jihar Osun.
Lamarin ya jawo cece-kuce inda akw ta Allah wadai.
A ranar 15 ga watan Augusta ne dai za’a gudanar da zaben gwamnan jihar Osun.

An ga wasu mata na rabawa masu zabe Naira dubu daya da Gishiri a jihar Osun.
Lamarin ya jawo cece-kuce inda akw ta Allah wadai.
A ranar 15 ga watan Augusta ne dai za’a gudanar da zaben gwamnan jihar Osun.