Friday, December 5
Shadow

Ko da taimakonku ko babu zamu ci gaba da Yàkì sai mun ga bayan Kungiyar Hàmàs>>Netanyahu ya mayarwa da Amurka Martani kan kiran da ta mai ya daina Kàshè Falasdiynawa

Firaiministan Israyla, Benjamin Netanyahu ya bayyanawa kasar Amurka cewa ko da ita ko ba taimakonta zai ci gaba da yaki a Gaza.

Hakan na zuwane bayan da Dangantaka ke kara yin tsami tsakanin Amurka da Israyla.

Rahotanni sun ce shugaban Amurka, Donald Trump na matsawa Benjamin Netanyahu akan ya dakatar da yakin amma sai ma kara kaimi yake.

Hakanan shuwagabannin kasashen Turawa ma sun fara nuna rashin goyon bayansu ga yakin inda suka gargadi Netanyahu amma duk yayi kunnen uwar shegu.

Karanta Wannan  Babban Sojan Najeriya Lt. Col. Aliyu Saidu Paiko da wasu sojoji 5 dake tare dashi sun rigamu gidan gaskiya a fagen daga a jihar Borno

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *