Friday, June 26
Shadow

Jin dadin Mulkin Tinubu yasa Gwamnatin jihar Sokoto ta sakawa daya daga cikin Titunan jihar sunan dan shugaban kasa, Seyi Tinubu

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Ali na fuskantar caccaka daga bakunan da yawa daga cikin ‘yan Najeriya bayan sakawa wani titi a jihar Sokoto sunan dan shugaban kasa, Seyi Tinubu.

Kafar Peoplesgazette ta bayyana cewa tsohon sunan titin shine Pepsi Road.

Tace kuma a ranar 3 ga watan Yuni ne ya kamata a kaddamar da titin amma hakan bata samu ba.

Karanta Wannan  Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Karbi Bakuncin Tsohon Mawaƙinsa, Wanda Ya Yi Wakar "Yau Nijeriya Riƙo Sai Mai Gaskiya" Ibrahim Yala Kaduna A Gidansa Dake Daura, Jihar Katsina ranar Alhamis

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *