
Wani soja me mukamin kyaftin yayi bayani dalla-dalla dalilin da yasa ‘yan Bindiga ke nasara akansu.
Sojan ya bayyana cewa, Ana kama ‘yan Bindigar da suka mika kansu ace an canja musu hali sai a daukesu aikin soja.
Yace wannan yana sa su rika samun horaswa da sirrin sojoji wanda ke taimakawa wajan yin nasara akansu.
Kalli Bidiyon sa:
Kotu ta bayar da belin Tsohon Gwamnan CBN, Emefiele akan Naira Biliyan 2