Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa:Biyo bayan shigar su Atiku, Shuwagabannin jam’iyyar ADC duk sun sauka daga mukamansu

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Rahotanni daga babban birnin tarayya, Abuja na cewa, biyo bayan shigar hadakar jam’iyyun Adawa jam’iyyar ADC, shuwagabannin jam’iyyar duk sun ajiye mukamansu.

Lamarin ya farune a Shehu Musa Yar’Adua Centre dake Abuja.

Shugaban jam’iyyar Ralph Nwosu, ya tabbatar da hakan inda yace sun sauka ne dan yiwa shugabancin jam’iyyar garambawul.

Bayan saukarsu, an bayyana David Mark a matsayin sabon shugaban jam’iyyar sannan Rauf Aregbesola a matsayin sakataren jam’iyyar na riko.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Ko ka yadda ko baka yadda ba, Bola Ahmad Tinubu shine Shugaban kasa kuma shine ja gaba>>Inji Sheikh Kabir Gombe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *