Saturday, June 27
Shadow

Yanzu-Yanzu: Kotu ta soke dakatarwar da majalisar Dattijai tawa sanata Natasha Akpoti, tace maza a maidata bakin aikinta

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Babbar kotun tarayya dake Abuja ta soke dakatarwar da majalisar Dattijai tawa sanata Natasha Akpoti-Uduaghan.

Kotun tace a gaggauta dawo da sanata Natasha Akpoti bakin aikinta.

Mai shari’a, Justice Binta Fatima Nyako, ce ta yanke wannan hukunci inda tace dakatar da Sanata Natasha Akpoti ya dakile aikinta na wakiltar mutanenta.

Majalisar Dattijai dai ta dakatar da sanata Natasha Akpoti ne bayan da ta zargi kakakin majalisar, Sanata Godswill Akpabio da nemanta da lalata.

Karanta Wannan  Kalli Hotuna: Tsohon Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya isa fadar Aso Rock Villa domin tattaunawa da Shugaban ƙasa Bola Tinubu kan rikicin siyasar dake ruruwa a cikin Jam'iyyar APC.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *