Friday, December 26
Shadow

Ni na fara yin takarar Musulmi da Musulmi na ci zabe, kuma Tinubu ma yayi ya ci zabe, idan wani ya isa ya gwada yin Kirista da Kirisa muga ko zai kai labari>>El-Rufai

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bugi kirjin cewa, fine ya fara yin musulmi da musulmi ya ci zabe.

Ya bayyana hakane a wajan wani taro da aka gudanar.

El-Rufai yace Shine ya fara yin musulmi da musulmi, watau shi da mataimakiyarsa Hadiza Balarabe kuma suka ci zabe.

Ya kara da cewa gashi kuma Tinubu yayi, watau Shi da kashim Shettima.

@verydarkman_tiktok

The religious/tribal el rufai…again what is his interest now

♬ original sound – VDM

El-Rufai kara dacewa idan wani ya is ya gwada Kirista da kirista muga ko zai kai labari.

Karanta Wannan  Mace daya tawa Namiji kadan, duk mace daya dole yana bin mata a waje>>Inji Mawaki 2face Idibia

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *