Thursday, February 5
Shadow

Shugaban ADC David Mark yayi karin haske kan rahotan cewa, yana son Atiku ya fito shugaban kasa, Peter Obi ya masa mataimaki

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Shugabancin jam’iyyar ADC ya musanta rahoton dake cewa, suna goyon bayan Atiku Abubakar ya tsaya takara shugaban kasa Peter Obi ya masa mataimaki

Shugaban jam’iyyar, David Mark ne ya bayyana haka a wata sanarwa da ya fitar a Abuja ranar Talata.

Ya bayyana cewa, Bashi da ikon zabar wanda zai zama dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar.

Yace jam’iyyar ta ‘yan jam’iyyar ce kuma ta ‘yan Najeriya ne.

Yayi kira ga ‘yan Najeriya da su shiga jam’iyyar ta ADC dan ganin an gyara Najeriya domin idan ba’a gyara ta ba, da kowa jirgin zai nutse.

Karanta Wannan  Bidiyo: Gwamnan Kano yacewa wannan mayashin ya zo su dauki hoto amma matashin yace a'a, inda ya fashe da kuka yace shi burinsa kawai ya ga gwamnan kuma burinsa ya cika ba sai sun dauki hoto ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *