Friday, December 5
Shadow

Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan wasan karshe na gasar Cin kofin Duniya na Kungiyoyi da za’a buga an jima da dare tsakanin Chelsea da PSG

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Mawakiyar Najeriya, Tems zata yi waka a wajan gasar cin kofin Duniya na kungiyoyi da za’a buga an jima da daddare tsakanin Chelsea da PSG.

Zata yi wakar ne a yayin hutun rabin lokaci.

Wasan dai ana tsammanin zai yi zafi sosai.

Karanta Wannan  Bankin Duniya ya baiwa Najeriya kyautar Dala Miliyan $10.5

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *