Tuesday, April 28
Shadow

Da Duminsa: Yanzu Haka Janar Christopher Musa ya jisa Majalisar Dattijai dan a tantanceshi a matsayin Ministan tsaro

Rahotanni daga Abuja na cewa, Janar Christopher Musa ya isa majalisar Dattijai dan a tantanceshi a matsayin Ministan tsaro

A jiyane shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aikewa da majalisar Dattijai da sunan Janar Christopher Musa dan ta tantanceshi.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Gwamnatin Tarayya zata gudanar da tantance ma'aikatan gwamnati dan korar na bogi da wadanda suka sayi ayyuka, ji bayani dalla-dalla

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *