Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Tawagar Gwamnatin Tarayya ta Ministoci da Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya jagoranta sun sake zuwa yin gaisuwa ga iyalin Buhari

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1,”square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Tawagar Gwamnatin tarayya data hada da Ministoci 25 da gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum wadda mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya jagoranta ta sake komawa gidan Marigayi, tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari inda sukawa iyalansa ta’aziyya.

A jiya ne dai aka yi jana’izar Buhari a gidanda dake Daura wadda ta samu halartar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Bilal Villa na shan suka bayan da ya nuna Bidiyon Tsyràìchy da ake zargin na tsohuwar Budurwarsa Amani ne

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *