Wednesday, August 12
Shadow

Kalli Bidiyo: Tawagar Gwamnatin Tarayya ta Ministoci da Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya jagoranta sun sake zuwa yin gaisuwa ga iyalin Buhari

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“transform”:1,”square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Tawagar Gwamnatin tarayya data hada da Ministoci 25 da gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum wadda mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya jagoranta ta sake komawa gidan Marigayi, tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari inda sukawa iyalansa ta’aziyya.

A jiya ne dai aka yi jana’izar Buhari a gidanda dake Daura wadda ta samu halartar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu

Karanta Wannan  Doka ta bayar da dama idan Gwamnati ta gaza, 'yan Najeriya zasu iya neman taimakon kasashen Duniya game da harkar tsaro>>Inji Tsohon Shugaban kasa, Obasanjo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *