Thursday, February 5
Shadow

Kalli Hotunan irin kyakkyawar tarbar da Kanawa sukawa Shugaba Tinubu

Kanawa sun nunawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu soyayya a yayin ziyarar da ya kai jihar dan yin gaisuwar Dantata.

Mutane da yawa ne suka fito suka tarbi shugaban kasar.

Karanta Wannan  Wata budurwa mai suna Hafiza Rufaisa daga Gombe ta zama zakara a gasar karatun kur'ani ta kasa da aka kammala a Kebbi. Ta Samu kyautar motar, kudi, da sauransu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *