Wednesday, April 8
Shadow

Shugaban Laberiya ya je ta’aziyyar Buhari a Monrovia

Shugaban Ƙsaar Laberiya Joseph Nyuma Boakai ya kai ziyarar ta’aziyya ofishin jakdancin Najeriya da ke birnin Monrovia domin jajanta rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari.

Yayin ziyarar tasa a ranar Laraba, Mista Boakai ya sanya hannu kan rajistar makoki a ofishin bayan ya samu tarɓa daga jakadan Najeriya R.O Mohammed.

Alaƙar Najeriya da Laberiya na da tarihi sosai. A shekarun 1990, Najeriya ta tura sojojinta domin kawo ƙarsen yaƙin basasar ƙasar.

Karanta Wannan  Mu Inyamurai mun fi kowa Baqin Hali a Najeriya, idon mu a kudi yake, Yarbawa na girmama manyansu, haka Hausawa ma na girmama manyansu amma bandamu><Inji Fasto Chris

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *