Saturday, March 14
Shadow

Za’a yi zanga-zangar yunwa da rashin abinci a Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan Najeriya sun shirya yin zanga-zangar yunwa da rashin abinci.

Zasu yi zanga-zangar ne ranar 12 ga watan Yuni.

Mutanen zasu yi hakanne a karkashin gamayyar kungiyoyi da yawa inda suka ce gwamnatin Tinubu ta kawo wahala a Najeriya.

Sun koka da cewa, da yawan ‘yan Najeriya basa iya cin abinci.

Karanta Wannan  Hotuna: Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari Ya Karbi Bakuncin Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai A Gidansa Dake Daura Jihar Katsina, Yau Lahadi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *