Friday, May 1
Shadow

Za’a yi zanga-zangar yunwa da rashin abinci a Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa wasu ‘yan Najeriya sun shirya yin zanga-zangar yunwa da rashin abinci.

Zasu yi zanga-zangar ne ranar 12 ga watan Yuni.

Mutanen zasu yi hakanne a karkashin gamayyar kungiyoyi da yawa inda suka ce gwamnatin Tinubu ta kawo wahala a Najeriya.

Sun koka da cewa, da yawan ‘yan Najeriya basa iya cin abinci.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Shugaban kasar Burkina Faso, Ibrahim Traore ya haramta kallin fina-finan bàťśà a kasarsa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *