Friday, December 26
Shadow

Yanzu-Yanzu: Gwamna Dikko Radda ya nada mataimakinsa, Malam Faruq Lawal ya cigaba da karbar masu zuwa ta’aziyar margayi Buhari

Gwamna Dikko Radda ya nada mataimakinsa, Malam Faruq Lawal ya cigaba da karbar masu zuwa ta’aziyar margayi Buhari

Hakan na zuwa ne sakamakon jinyar da Gwamnan ke yi bayan ya yi hadarin mota a daren jiya Lahadi a hanyarsa ta dawowa Katsina daga Daura

Me zaku ce,m

Karanta Wannan  Ban yafe ba Allah ya mana Hisabi tsakanin mu da kai>>Inji Hadimin Buhari, Bashir Ahmad bayan da aka zargeshi da siyasantar da Rashin Buhari

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *