Friday, December 5
Shadow

Da Duminsa: Har yanzu Ina jam’iyyar PDP amma ni da jam’iyyar PDP ta jihata Shugaba Tinubu zamu zaba a zaben shekarar 2027>>Inji Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke

Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai zaba a shekarar 2027.

Gwamnan ya bayyana hakane bayan wani zama da aka yi tsakanin sarakunan gargajiya da manyan ma’aikatan gwamnati na jihar da sauran masu ruwa da tsaki.

Gwamnan yace dukansu a jihar sun yanke shawarar goyon bayan shugaban kasa Bola Tinubu a zaben shekarar 2027 me zuwa a matsayin dansu.

Gwamnan ya bayyana hakane a shafinsa na X.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Ashe Kasar Amurka ce tace sai an sauke Badaru a matsayin Ministan tsaro kamin ta yadda ta kula Najeriya game da magance matsalar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *