Thursday, February 5
Shadow

Wallahi idan Jam’iyyar su Atiku ta karbi mulki sai kun ce gara Tinubu dasu>>Sheikh Musa Asadussunnah

Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Musa Asadussunnah ya bayyana cewa, idan sabuwar jam’iyyar su Atiku ta ci zabe, sai an ce gara Tinubu dasu.

Malam yace nan gaba Tinubu saboda abin arzikin da yawa Najeriya sai an sakashi a kan kudin Najeriya irin yanda akawa su sardauna.

7

Karanta Wannan  Me ya kai Amurka Sokoto? Musulunci ne kawai suke son durkusarwa>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *