Wednesday, April 8
Shadow

Ku yi hakuri da tsayawa takara sai nan da shekarar 2031 bayan Tinubu ya gama >> Babban Sakataren gwamnati, George Akume ya gayawa ‘yan Siyasar Arewa

Sakataren Gwamnatin Tarayya, George Akume ya jawo hankalin ‘yan Siyasar Arewa inda yace mada su ce zasu nemi tsayawa takarar shugaban kasa sai nan da 2031 bayan Shugaba Tinubu ya kammala mulki.

Ya bayyana hakane a Arewa House dake Kaduna inda aka yi taron tattaunawa tsakanin shuwagabanni da talakawa.

Yace Tinubu ya dauko alherin aikin da babu inda taba ba.

Yace cire tallafin man fetur ya sa gwamnati ta samu karin kudin shiga sosai inda ake baiwa Gwamnoni suka aikatawa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Na kan ji Ba dadi idan naga Masu kudi na sayen motoci da jiragen sama na Miliyoyin Naira saboda da Kamfanoni suka bude da kudaden da Dukiyarsu ta habaka kuma sun samarwa mutane ayyukan yi>>Inji Dangote

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *