
Malamin Addinin Islama, Sheikh Kabir Gombe ya bayyana cewa a lokacin da aka kirkiri Najeriya, baya tsammanin shugaba kasa, Bola Ahmad Tinubu ya balaga.
Ya bayyana cewa amma kuma yanzu shine shugaban kasa, Shine Ja gaba ko ka yadda ko baka yadda ba.
Malam ya bayyana cewa, dole a hakura sai sanda mulkinsa ya kare.
Ya kawo wannan misali ne ga wasu malaman darika a baya dake cewa su yarane da suke sukar Darika.