Friday, June 26
Shadow

Sam babu Adalci: Soja ya soki shugaba Tinubu saboda baiwa ‘yan kwallo kyautar Naira Miliyan 50 inda ya nuna dakunan bukka da suke kwana a ciki a daji

Sojan Najeriya ya koka da rashin adalci bayan da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya baiwa ‘yan kwallo mata kyautar Naira Miliyan 150.

Sojan yace albashinsu dubu dari ne inda ya nuna dakunan bukka da suke kwana yace sam babu adalci a lamarin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Da kake ta zagin 'yan Fim, Toh matarka kawarmu ce, maza da matan mu 'yan Fim kawayen matarka ne kuma mun ci Arzikin Juna>>MC Ibrahim Sharukhan ya mayarwa da Sheikh Lawal Triumph martani bayan da ya caccaki 'yan Fim

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *