Friday, December 5
Shadow

Shugaban Jami’ar Tarayya Dake Lafia Kenan, AbdulRahman Yake Sanya Hannu A Jikin Rigunan Daliban Da Suka Kammala Karatu A Jami’ar, Inda Ya Hore Su Da Su Kasance Masu Da’a A Yayin Bukukuwan Kammala Karatun

Shugaban Jami’ar Tarayya Dake Lafia Kenan, AbdulRahman Yake Sanya Hannu A Jikin Rigunan Daliban Da Suka Kammala Karatu A Jami’ar, Inda Ya Hore Su Da Su Kasance Masu Da’a A Yayin Bukukuwan Kammala Karatun

Tun a farko dai hukumar gudanarwar jami’ar tarayya ta garin Lafia babban birnin jihar Nasarawa, ta soke duk wani biki da sunan murnar kammala karatu sakamakon wani mummunan hadarin da ya auku na wani babur mai kafa uku a yayin murnar kammala karatun da ake yi a cikin makarantar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Naji Soja Boy yayi sabuwar Waka me suna da Tif da Taya, saidai mutane sun ki sauraren wakar, muna nan muna Addu'ar kada Allah ya bashi abinda yake so>>Inji Malam Abdulrahman Umar Sautussunnah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *