
Yaron dan Damisa, dan daba na Kaduna daya addabi mutane ya sake fitar da Bidiyo a karo na biyu inda yake cewa ya ga ana ta buga labarinsa.
Ya nanata gargadinsa inda yace zasu yi maganin masu murna da mutuwar me gidansu.

Yaron dan Damisa, dan daba na Kaduna daya addabi mutane ya sake fitar da Bidiyo a karo na biyu inda yake cewa ya ga ana ta buga labarinsa.
Ya nanata gargadinsa inda yace zasu yi maganin masu murna da mutuwar me gidansu.