Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Yayin da ‘ya’yanmu ke zuwa makaranta, ‘ya’yan wasu shuwagabannin sai zuwqar hayaki suka iya>>Inji Ganduje

Tsohon gwamnan jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa, yayin da ‘ya’yansu ke zuwa makaranta, ‘ya’yan wasu sai zukar hayaki suke.

Ya bayyana hakane a wajan wani taro da ya halarta.

Wasu dai sun rika cewa da Kwankwaso yake.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Hadarin da Adam A. Zango ya ta'azzara, duk wani me kaunarsa kawai ya sashi a addu'a>>Inji Murja Kunya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *