Wednesday, April 8
Shadow

Idan Gwamnati ta ki hukunta Lawal Triumph, to bata da hurumin ci gaba da tsare Abdul Jabbar, hakanan idan wani ya taba Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) nan gaba ba za’a iya hukuntashi ba>>Inji Abdullahi Sani Tijjani

Malamin Darika, Abdulfatahi Sani Tijjani ya bayyana cewa idan gwamnati ta kyale Sheikh Lawal Triumph bata hukuntashi ba.

Yace daliban Abdul Jabbar Zasu fito su nemi a sakeshi kuma Gwamnatin bata da hurumin ci gaba da rikeshi.

Hakanan yace wani ba zai taba Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) nan gaba ba a iya hukuntashi ba.

Karanta Wannan  Matar Gwamnan jihar Borno ta karrama ma'aikataciya me daukar albashin Naira 30,000 data mayar da Naira Miliyan 4.8 da aka tura mata bisa kuskure kyautar Naira miliyan 1

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *