Wednesday, April 8
Shadow

Wannan wani Gawurtaccen Me Shatar mutanene dan neman kudin fansa wanda yana cikin wadanda shugaba Tinubu yawa afuwa

Kelvin Oniarah Ezigbe dan shekaru 44 na daga cikin mutanen da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yawa afuwa.

Shugaban wasu gungun ‘yan fashine dake garkuwa da mutane

An zargeshi da hannu a kisan Sojoji da ‘yansanda da dama.

An yanke masa hukuncin daurin shekaru 20 a gidan yari saidai saboda nuna nadama da yayi, an rage shekarun zuwa 13.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ni Bokanya ce, dan haka na yi Ridda saboda naga Musulunci bai yadda da bokanci ba>>Inji Wannan matar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *