Friday, December 5
Shadow

Wannan wani Gawurtaccen Me Shatar mutanene dan neman kudin fansa wanda yana cikin wadanda shugaba Tinubu yawa afuwa

Kelvin Oniarah Ezigbe dan shekaru 44 na daga cikin mutanen da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yawa afuwa.

Shugaban wasu gungun ‘yan fashine dake garkuwa da mutane

An zargeshi da hannu a kisan Sojoji da ‘yansanda da dama.

An yanke masa hukuncin daurin shekaru 20 a gidan yari saidai saboda nuna nadama da yayi, an rage shekarun zuwa 13.

Karanta Wannan  Ma'aikata ne suka yi yawa a jihar mu shiyasa muka kasa biyan mafi karancin Albashi na 70,000 inji Gwamnan Borno, Zulum

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *