Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyo: Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu yana tunanin kasar Faransa ce zata bashi mulki karo na 2 shiyasa yake musu biyayya>>Inji Shugaban Nijar

Shugaban mulkin soji na kasar Nijar, Tchani ya yi zargin cewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na Najeriya, yana tunanin kasar faransa ce zata bashi damar sake cin zabe a shekarar 2027.

Yace dalili ma kenan da shugaba Tinubu kewa kasar ta Faranaa biyayya.

Ya bayyana hakane a wara hira ta musamman da aa yi dashi inda ya bayyana irin gudummawar da kasar Nijar ta baiwa Najeriya a shekarun baya.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Nakwango ya bar harkar fim ya koma yin Wa'azi, Ji abinda yace da mutane ke ta mamakin ashe dan Izala ne?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *