
Sojan Najeriya, Lt. Col. Aliyu Saidu Paiko da wasu sojoji 5 sun rigamu gidan gaskiya a jihar Borno a yayin da aka kai musu Harin Kwantan Bauna.
Lamarin ya farune ranar 17 ga watan October 2025 inda kuma aka kashe CJTF 3.

Sojan Najeriya, Lt. Col. Aliyu Saidu Paiko da wasu sojoji 5 sun rigamu gidan gaskiya a jihar Borno a yayin da aka kai musu Harin Kwantan Bauna.
Lamarin ya farune ranar 17 ga watan October 2025 inda kuma aka kashe CJTF 3.