Thursday, February 5
Shadow

Burina in auri daya daga cikin masu kudin Najeriya, Aliko Dangote ko Femi Otedola>>Inji Mansurah Isah

Tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana cewa, tana da burin auren daya daga cikin masu kudin Najeriya, Aliko Dangote ko Femi Otedola.

Ta bayyana hakane a shafinta na Instagram wanda hakan ya jawo cece-kuce sosai.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Mu Qur'ani ya gaya mana sunansa fiye da sau 50, Dan haka nace Kiristoci su bude baibul su nunamin guri daya da baibul yace sunana Baibul, ni kuma na yi Alkawarin zan koma Kirista>> Inji Wannan malamin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *