Friday, December 5
Shadow

Na yi dana sanin Shiga Harkar Fim>>Inji Anfara

Tauraron Fina-finan Hausa da ake kira da Anfara ya bayyana cewa yayi dana sanin shiga harkar Fim.

Ya bayyana hakane a hirar da Hadiza Gabon ta yi dashi inda ta tambayeshi wane abune yayi wanda yake dana saninsa.

Yace shiga harkar fim itace a ko da yaushe idan ya tuna abin na damunsa sosai.

Yace dalilin da yasa ba zai fita daga harkar fim ba shine idan ya fita zai fara daga farko ne a rayuwarsa.

Karanta Wannan  Obasanjo ya bayyana cewa a zamanin mulkin Marigayi shugaban kasa, Umar Musa 'Yar'adua Dangote yaso Gwamnati ta sayar masa da matatar man Fatakwal data Kaduna amma 'Yar'adua yaki yadda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *