Friday, December 5
Shadow

Kalli Bidiyon: Malam Nata’ala yayi mummunan Qarshe saboda yaqi wa’aztuwa ya Rasu yana Fim, dan haka ina fatan Allah ya Azabtar dashi>>Inji Matashin Ustazu Haruna Adam Bauchi

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Matashin Ustazu Haruna Adamu Bauchi yace ba zasu yi wa ‘yan fim fatan Rahamar Allah ba saboda abubuwa da yawa sun faru da ya kamata ace sun wa’aztu amma sun ki wa’aztuwa.

Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa daya wallafa a Tiktok.

Matashin malamin yace Malam Nata’ala yana kwance a gadon Asibiti amma bai daina yabon ‘yan fim ba da masana’antar Kannywood.

Yace dan haka Allah ya masa abinda ya ga dama.

Karanta Wannan  Kamata yayi ka yi hakuri ka barwa dan kudu ya tsaya takara a 2027>>Wasu 'yan PDP daga kudu suka gayawa Atiku

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *