Wednesday, April 8
Shadow

Kalli Bidiyo: In banda Azzaluman Shuwagabanni da Allah ya jarrabi ‘yan Najeriya dasu, kowane Dan Najeriya ya kamata ace Miloniya ne saboda Arzikin da Allah yawa kasar>>Inji Bature, George Galloway

Bature me sharhi akan Al’amuran yau da kullun, George Galloway ya bayyana cewa arzikin da Allah yawa Najeriya ya kamata ace kowane dan kasar Miloniya ne.

Ya bayyana hakane a wani jawabi da yayi.

Inda yace Amma Azzaluman shuwagabanni da aka rika aamu a kasarne suka rika dakushe ‘yan kasar da hanasu ci gaban da ya kamata.

@georgegallowayofficial

TIN POT TRUMP KLEPTOCRAT TINUBU Everybody in Nigeria should be a millionaire Follow #MOATS 497

♬ original sound – George Galloway
Karanta Wannan  Subhanallahi kalli Bidiyo: Duk da kkashe na farko da aka yi, an kara samun wasu sun yi bikin kona Qur'ani a kasar Ingila

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *