
Wani matashi kenan da ya fito a Abuja yana zanga-zanga shi kadai yana cewa, Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kawo dauki Najeriya.
An ga matashin a Bidiyo yana daga kwali yana durkusawa kasa yana kiran sunan Trump.

Wani matashi kenan da ya fito a Abuja yana zanga-zanga shi kadai yana cewa, Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya kawo dauki Najeriya.
An ga matashin a Bidiyo yana daga kwali yana durkusawa kasa yana kiran sunan Trump.