Sunday, September 13
Shadow

Kalli Bidiyon yansa Lauyoyin Nnamdy Khanu suka je ofishin DSS dan ganinshi amma aka ce musu an mayar dashi Gidan Gyaran Hali dake Sokoto

Lauyoyin Nnamdy Khanu sun je ofishin DSS inda suka nemi ganinsa, Saidai an gaya musu an mayar dashi gudan gyaran haki dake Sokoto.

Saidai sun yi fatan cewa, za’a mayar dashi Abuja inda suke can ya fiye masa sannan hakan zai fi bashi damar kare kansa musamman yanzu da zasu daukaka kara.

Karanta Wannan  Yanda aka kori daya daga cikin masu gadin hukumar ICPC saboda ya shigar da matar tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai wajan da ake tsare dashi ta ganshi a Asirce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *