Friday, December 5
Shadow

Kirista Grace ta ce Kalaman Baffa Hotoro akan Sheikh Dahiru Usman Bauchi basu kamata ba

Wata Kirista Grace Charles ta bayyana rashin jin dadin kalaman da Baffa Hotoro yayi akan Marigayi, Sheikh Dahiru Usman Bauchi.

Tace kalaman basu dace ba lura da cewa, Sheikh Dahiru Bauchi ya rasu.

Tace duk me bin Baffa Hotoro ba zai shiga Aljannah ba

Baffa Hotoro na daga cikin malaman da suka soki Dahiru Usman Bauchi duk da ya rasu wanda wasu ke ganin hakan bai dace ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda hukumar Babban birnin tarayya Abuja ta kulle babbar sakatariyar PDP dake birnin saboda rashin biyan Haraji

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *